iqna

IQNA

kamfanin dillancin labaran kur’ani
Bangaren kasa da kasa, Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun harbo jirgin yaki maras matuki na Isra’ila.
Lambar Labari: 3484034    Ranar Watsawa : 2019/09/09

Bangaren kasa da kasa, a zaman kotu da aka gudanar domin sauraren shari’ar Brenton Tarrant da ya kashe musulmi a masallaci, wanda ake tuhumar ya musunta dukkanin abin da ake tuhumarsa.
Lambar Labari: 3483738    Ranar Watsawa : 2019/06/14

Ofishin firayi ministan kasar Iraki ya fitar da bayani kan zyarar da sakatarn harkokin wajen Amurka ya kai a daren jiya a kasar.
Lambar Labari: 3483619    Ranar Watsawa : 2019/05/08

Bangaren kasa da kasa, an saka wani kwafin kur’ani da aka tarjama tsawon daruruwan shekaru da suka gabata a cikin harshenturanci a kasuwa.
Lambar Labari: 3483187    Ranar Watsawa : 2018/12/06

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni da suke fitowa daga Masar sun ce wasu 'yan bindiga ne su ka kai hari akan motar safa da take dauke da kirisitoci kibdawa.
Lambar Labari: 3483093    Ranar Watsawa : 2018/11/02

An kammala zaman taron shugabannin kasashen Rasha, Iran da kuma Turkiya, wanda aka gudanar yau Juma'a a birnin Tehran na kasar Iran a kan batun rikcin kasar Syria, da kuma ci gaba da nemo hanyoyin warware rikicin.
Lambar Labari: 3482961    Ranar Watsawa : 2018/09/07

Bangaren kasa da kasa, Firayi ministan kasar Somalia Ali Khairi ya sauke ministan ma’aikatar kula da harokin addini ta kasar Hassan Mu’allim Hussain.
Lambar Labari: 3482824    Ranar Watsawa : 2018/07/11

Bangaren kasa da kasa, babbar majalisar malaman addinin muslunci ta kasar Aljeriya ta jinjina wa fatawar Ayatollah Khamenei dangane wajabcin kare mutuncin matan manzon Allah.
Lambar Labari: 3482786    Ranar Watsawa : 2018/06/26

Bangaren kasa da kasa, daruruwan Amurka ne suka gudanar da jerin gwanon nuna goyon bayan ga al’umma Palastnie mazauna zirin Gaza.
Lambar Labari: 3482740    Ranar Watsawa : 2018/06/08

Bangaren kasa da kasa, an kai ani harin ta’addanci a birnin Ikandariya na kasar Masar wanda ya yi sanadiyyar mutuwa da kuma jikkatar mutane.
Lambar Labari: 3482510    Ranar Watsawa : 2018/03/25

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Faransa Emanuel Macron ya bayyana cewa, matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka dangane da birnin Quds babban kure ne.
Lambar Labari: 3482462    Ranar Watsawa : 2018/03/08

Bangaren kasa da kasa, Amurka ta nuna fushinta matuka dangane da daftarin kudirin da kasashen larabawa suka gabatar a gaban kwamitin tsaro kan batun birnin Quds.
Lambar Labari: 3482216    Ranar Watsawa : 2017/12/19

Bangaren kasa da kasa, Tahir Ahmad wani dan kasar Syria mai fasahar rubutu yana yin rubutun kur'ani a kan kwayar shikafa.
Lambar Labari: 3482201    Ranar Watsawa : 2017/12/14

Bangaren ksa da kasa, Amnesty Internatinal ta yi kakkausar a kan masarautar 'ya'yan Saud da ke rike da madafun iko a kasar Saudiyya, dangane da kisan fararen hula masu nuna adawa da salon mulkinsu.
Lambar Labari: 3481695    Ranar Watsawa : 2017/07/13

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Kenya za ta fara aiwatar dacwani shiri na daukar malaman makarantu domin hanay yaduwar tsatsauran ra'ayin addini.
Lambar Labari: 3481691    Ranar Watsawa : 2017/07/11

Bangaren kasa da kasa, Cikin Sanarwar da fitar, Kungiyar Ta'adancin Ta ISIS ta tabbatar da mutuwar Shugaban ta Abubakar Bagdadi
Lambar Labari: 3481689    Ranar Watsawa : 2017/07/11

Bangaren kasa da kasa, a cikin wani bayani da majalisar musulmin kasar Birtaniya ta fitar ta yi gargadi dangane da yadda kyamar musulmi ke ci gaba da karuwa a kasar.
Lambar Labari: 3481687    Ranar Watsawa : 2017/07/10

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a birnin Omaha na kasar Amurka sun bude kofofin masallacinsu ga sauran mabiya addinai da suke son ziyartar wurin domin ganewa idanunsu.
Lambar Labari: 3481685    Ranar Watsawa : 2017/07/09

Bangaren kasa da kasa, limaman musulmi a kasashen nahiyar trai sun jerin gwano domin nisanta kansu daga ayyukan 'yan ta'adda masu danganta kansu da addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481683    Ranar Watsawa : 2017/07/09

Bangaren kasa da kasa, an gudana da taron tunawa da shahid Amin Muhammad Al Hani a hubbaren Imam Hussain (AS) da ke birnin Karbala na Iraki.
Lambar Labari: 3481681    Ranar Watsawa : 2017/07/08